A jiya ne Allah ya yi bababn masani kan kira'oin kur'ani Mustafa Ahmad Kaeml dan kasar Masar rasuwa yana da shekaru 82, bayan fama da rashin lafiya.
ya bayar da gagarumar gudunmawa wajen tantance kira'oin kur'ani mai tsarki, kamar yadda kuma ya bayar da gunmawa wajen fitar ilmomin kur'ani da yada su ta hanyar rubuce-rubucensa.