iqna

IQNA

mamaya
Tehran (IQNA) Majalisar malaman Falasdinu ta yi kira da a dauki kwararan matakai na dukkan musulmi maza da mata da yara kanana wajen tallafa wa masallacin Al-Aqsa.
Lambar Labari: 3487817    Ranar Watsawa : 2022/09/07

Tehran (IQNA) Majiyoyin yaren yahudanci sun ba da rahoton mutuwar malamin sahyoniya mai tsattsauran ra'ayi, wanda taron sulhun da jakadan UAE a Palastinu da ke mamaya da shi a birnin Kudus ya haifar da la'anci da dama.
Lambar Labari: 3487727    Ranar Watsawa : 2022/08/22

Tehran (IQNA) Masu fafutuka na Falasdinu da ke kare Masallacin Al-Aqsa da kuma hana wuce gona da iri kan masallacin da yahudawan sahyoniya ke yi,  sun yi kira da a gudanar da zaman dirshan a watan Zu al-Hijjah.
Lambar Labari: 3487448    Ranar Watsawa : 2022/06/21

Falasdinawa dubu dari biyu ne suka gudanar da Sallar Idin Al-Fitr a safiyar yau a masallacin Al-Aqsa. Al'ummar Gaza ma sun gudanar da bukukuwan Sallar Idi a garuruwan wannan yanki a yau.
Lambar Labari: 3487242    Ranar Watsawa : 2022/05/02

Tehran (IQNA) Daraktan siyasa na kungiyar Hamas Sami Abu Zuhri ya yabawa kalaman ministan harkokin wajen Aljeriya Ramtan Lamara game da kokarin sulhunta kungiyoyin Falasdinu tare da jaddada goyon bayan Hamas ga kokarin Aljeriya.
Lambar Labari: 3486897    Ranar Watsawa : 2022/02/02

Tehran (IQNA) A yau ne mambobin majalisar ministocin yahudawan sahyoniya suka shiga cikin masallacin Al-Aqsa inda suka keta alfamar masallacin.
Lambar Labari: 3486895    Ranar Watsawa : 2022/02/01

Tehran (IQNA) al'ummar kasar Morocco suna gudanar da zanga-zanga a dukkanin amnyan biranen kasar domin yin tir da Allawadai da kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3486616    Ranar Watsawa : 2021/11/28

Tehran (IQNA) gwamnatin yahudawan Isra'ila ta yi biris da dukkanin kiraye-kirayen da ake yi mata na ta dakatar da gina matsugunnan yahudawa a cikin yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3486491    Ranar Watsawa : 2021/10/30

Tehran (IQNA) Hamas ta yi Allawadai da wani rahoton tashar Saudiyya da ke kokarin aibata kungiyar ta Hamas.
Lambar Labari: 3484987    Ranar Watsawa : 2020/07/15

Tehran (IQNA) Fatah ta bukaci falasdinawa su fi zanga-zangar don nuna rashin amincewarsu da shirin mamaye yankin gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484915    Ranar Watsawa : 2020/06/22

Tehran (IQNA) Shugaban Falastinawa Mahmud Abbas ya gargadi Isra’ila da kuma Amurka, kan yunkurin mamaye wasu sabbin yankuna na falastinawa gabar yamma da kogin Jordan tare da hade su da yankunan da Isra’ila ta mamaye.
Lambar Labari: 3484726    Ranar Watsawa : 2020/04/20

Bangaren kasa da kasa, Palasdinawan sun ki bi ta karkashin kofar na bincike domin shiga masallacin kudus yayin da wani daga cikin masu gadin wurin ya yi kiran salla a wajen masallacin.
Lambar Labari: 3481707    Ranar Watsawa : 2017/07/17