iqna

IQNA

adawa
Tehran (IQNA) ma'aikatar harkokin wajen Iran ta kirayi jakadiyar kasar Solvenia a Tehran.
Lambar Labari: 3486100    Ranar Watsawa : 2021/07/12

Tehran (IQNA) babbar jam’iyyar siyasa a kasar Bahrain ta yi watsi da shirin gwamnatin na kasar na kulla hulda da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485289    Ranar Watsawa : 2020/10/19

yahudawa masu bincike sun gano cewa kashi casa’in da biyar cikin dari na larabawa basu goyon bayan kulla alaka da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485287    Ranar Watsawa : 2020/10/18

Jami’an tsaro a kasar Bahrain sun kama wani malamin addini saboda nuna adawa da shirin gwanatin kasar na kulla hulda da sra’ila.
Lambar Labari: 3485221    Ranar Watsawa : 2020/09/27

Tehran (IQNA) cibiyar da ke kula da lamurran fursunonin Falastinawa a gijane kason Isra'ila ta sanar cewa fursunonin za su fara yajin cin abinci.
Lambar Labari: 3485215    Ranar Watsawa : 2020/09/24

Sayyid Nasrullah:
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ta sha yi wa kungiyar tayin makudan kudade domin ta daina adawa Isra’ila ta kuma daina taimakon Falastinawa.
Lambar Labari: 3485134    Ranar Watsawa : 2020/08/30

Tehran (IQNA) Shugaban masu bin addinin gargajiya a yankin Somanya da ke cikin Yilo Krobo a gabashin Ghana ya caccaki masu sukar al’adunsu.
Lambar Labari: 3484999    Ranar Watsawa : 2020/07/19

Tehran (IQNA) an gudanar da jerin wano a Italiya  domin nuna adawa da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484954    Ranar Watsawa : 2020/07/05

Tehran (IQNA) ana shirin gudanar da wani gagarumin gangamia kasar Switzerland domin nuna rashin amincewa da shirin yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3484911    Ranar Watsawa : 2020/06/20

Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron kasar Masar sun tsaurara matakai kan masu zanga-zagar adawa da shugaba Sisi.
Lambar Labari: 3484094    Ranar Watsawa : 2019/09/27

Bangaren kasa kasa, 'yan siyasa da farar hula sun amince da shawarwarin da Habasha ta gabatar dangane da kafa gwamnatin rikon kwarya a kasar.
Lambar Labari: 3483762    Ranar Watsawa : 2019/06/22

Kungiyoyi da jam'iyyun adawa a kasar Sudan za su gudanar da wani zama abirnin Paris na kasar Faransa, domin tattauna hanyoyin kawo karshen matsalolin da kasar ta samu kanta a ciki.
Lambar Labari: 3483453    Ranar Watsawa : 2019/03/12