Kamfanin dillancin labaran kur’ani na iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na Akhbar Elan cewa, karatun ayoyin suratu Mubarakah da wani dalibi dan kasar Aljeriya ya yi kafin fara jarabawar ya dauki hankulan masu amfani da shafukan sada zumunta. Wannan dalibi dan kasar Aljeriya yana karanta wadannan ayoyi masu daraja da kyakykyawar murya: