Me Kur’ani Ke cewa (14)
Ka’idar daidaito a cikin ma’anar maza da mata da kuma ka’idar banbance-banbance a cikin sifofin dan’adam wasu ka’idoji ne guda biyu da suka zo karara a cikin Alkur’ani mai girma, musamman a cikin ayar Suratul Hujurat.
Lambar Labari: 3487485 Ranar Watsawa : 2022/06/29
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Indonesia ta sanar da cewa, za ta dauki matakai dangane da wasanni na kwamfuta da ke tozarta dakin Ka'abah.
Lambar Labari: 3486087 Ranar Watsawa : 2021/07/08